Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Mutum Kusan 20 A Karachi Babban Birnin Pakistan


Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Mutum Kusan 20 A Karachi Babban Birnin Pakistan
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:48 0:00

Mahukunta sun ce ruwan sama kamar da bakin kwarya ya sauka a Karachi, babban birnin Pakistan. Bala'in ya rutsa wasu yankuna ya kuma kashe mutane kusan 20. Lamarin da ya tilasta hukumomi yin amfani da kwale-kwale don fidda wadanda suka makale tsakanin tituna da cikin gidaje sakamakon ambaliyar.

XS
SM
MD
LG