Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Amsoshin Tambayoyinku


Ibrahim Ka-Almasih Garba

Wannan ne kashi na biyu kuma na karshe na amsoshin da Dakta Salisu Bala na Cibiyar Arewa House da ke garin Kaduna ya bayar game da tambayoyin dinbin masu sauraronmu da ke sha'awar jin tarihin Mai Martaba Sarkin Zazzau mai rasuwa, Alhaji (Dr) Shehu Idris. Sannan ya kuma amsa kashi na uku kuma na karshe na maimaicin tambayoyi kan tarihin kasar Burkina Faso.

please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:12:30 0:00


Facebook Forum

XS
SM
MD
LG