Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Dage Zaben Kananan Hukumomi Na Nijer Zuwa 2021

A jamhuriyar Nijer hukumar zaben kasar ta bada sanarwar dage zaben kananan hukumomi daga 1 ga watan Nuwamba na shekarar 2020 zuwa ranar 17 ga watan Janairun shekarar 2021, matakin da tuni wasu jam’iyyun siyasa suka ce ba za su amince da shi ba.

Hedikwatar Hukumar Zaben Nijar CENI Photo: Ibrahim Garba (VOA)

A jamhuriyar Nijer hukumar zaben kasar ta bada sanarwar dage zaben kananan hukumomi daga 1 ga watan Nuwamba na shekarar 2020 zuwa ranar 17 ga watan Janairun shekarar 2021, matakin da tuni wasu jam’iyyun siyasa suka ce ba za su amince da shi ba.

XS
SM
MD
LG