Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Kashe 'Yan Boko Haram 40, Tare Da Kwato Makamai

Dakarun kungiyar kawancen kasashen yankin tafkin Tchadi na Rundunar "Operation 'Yancin Tafki" sun ragargaza mayakan Boko Haram, inda suka kashe mayaka 40.

Photo: Nigerian Army (Social Media)

Dakarun kungiyar kawancen kasashen yankin tafkin Tchadi na Rundunar "Operation 'Yancin Tafki" sun ragargaza mayakan Boko Haram, inda suka kashe mayaka 40.

XS
SM
MD
LG