WASHINGTON DC —
Makasudin yarjejeniyar dai shine domin inganta harakokin ilmi tsakanin jami’oin biyu, wadanda daga yanzu zasu rika musanyar dalibai da aiyukkan bincike.
Wani attajiri dan asalin jihar ne Alhaji Mohammed Indimi ya taimaka wajen kulla wannan zumunci a tsakanin manyan jami’oin guda biyu na Nigeria da Sudan.
Ga Haruna Dauda Biu da karin bayan
Facebook Forum