Gwamnatin jihar Borno tayi kira ga nakasassu a jihar da suyi wa Allah Da Ma’aikainsa su daina barace-barace akan tituna.
Wannan kiran ko ya fito ne daga bakin kwamishinar harkokin mata da Walwalar matasa Malama Panta Baba Shehu, kuma tayi kiran ne sai’lin da take rarraba kayan abinci mai tarin yawa ga nakassassun.
Tace gwamnati ta samar da wurin koya musu sana’a wanda za’a bayan shi kungiyar Boko Haram ta lalata shi.
Shiko a nasa jawabi kakakin kungiyar Nakasassun, Ibrahim Musa yace jifar matattar magen da akayi da su ne ya jefa su cikin halin bara.
Ga Haruna Dauda Biu da karin bayani.
Facebook Forum