An Tafka Asarar Rayuka da ta Dukiyoyi a Rikicin Wukari

Baicin kona gidaje,akwai kuma matsalar rashin abinci inji wani dan garin da yayi kira a kafa mu su sansanonin zama
WASHINGTON, DC —
Shaidun gani da ido sunce a kalla mutane 100 ne suka rasa rayukansu a rigingimun kabilancin da suka barke a karshen wannan mako a garin Wukari, jahar Taraba. Yayin da hankula ke neman kwantawa, yanzu haka dubban jama’a na cikin wani mawuyacin hali na rashin matsuguni da kuma abinci, inda ake tsoron barkewar cututtuka. A rahoton da wakilin Sashen Hausa Ibrahim Abdulaziz ya aiko wani dan garin yayi bayani kamar haka:
Za ku iya son wannan ma
-
Janairu 27, 2023
Jirgin Kasan Kaduna Zuwa Abuja Ya Kauce Hanya
-
Janairu 27, 2023
Za Mu Daukaka Kara – Adeleke
-
Janairu 27, 2023
Osun: Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Soke Nasarar Adeleke