WASHINGTON DC —
Mun samu sanarwa daga mai martaba Sarkin Musulmi Muhammadu Sa’ad Abubakar na uku cewa anga wata a birnin Sokoto, wanda hakan ya sa gobe zai kasance 1, ga watan Shawwal kuma ranar Eid Fitr idan Allah ya kaimu.
Allah ya sa Ibadun mu da muka gudanar a cikin watan Ramadan su kasance karbabbu kuma Allah ya sadamu da Alkairin dake cikin watan Shawwal Aamin.
Allah yasa ayi bukukuwan Sallar Eid Fitr lafiya Barka da Sallah.
Facebook Forum