Hukumar raya kasashe ta Birtaniya, DFID, za ta gina ofisoshin 'yan sanda na zamani a wasu sassan jahar Kano
WASHINGTON, DC —
Nan kusa shirin “Justice for all Program” na hukumar raya kasashe ta kasar Birtaniya DFID zai gina ofisoshin ‘yan sandan da za’a sanyawa kayan aikin zamani a yankuna biyar na jahar Kano domin kyautata mu su ayyukan su. Yankunan da za a samar da wadannan ofisoshin ‘yan sandan su ne Farm Center, da Hotoro, da Bampai, da Sabongari da kuma garin Wudil. Malama Aisha Abakar jami’ar ofishin hukumar DFDI mai kula da shirin na “Justice for all Program” a shiyar maso yammacin Najeriya ta shaidawa wakilin Sashen Hausa a Kano Mahmud Ibrahim Kwari cewa an kammala shirye-shiryen kama aikin gadan-gadan:
Za ku iya son wannan ma
-
Janairu 27, 2023
Jirgin Kasan Kaduna Zuwa Abuja Ya Kauce Hanya
-
Janairu 27, 2023
Za Mu Daukaka Kara – Adeleke
-
Janairu 27, 2023
Osun: Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Soke Nasarar Adeleke