Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Biyo Bayan Tashin Bom a garin Nyanya dake Abuja

Boma-bomai sun tashi a wasu wurare guda biylu, mutane akallah 15 sun rasa rayukansu, a cewar hukumar bada agajin gaggawa da ake kira NEMA. Duk dai babu kungiyar da ta dauki alhakin kai harin, amma harin yayi shige da na ‘yan Boko Haram, kungiyar dake da tsattsauran ra’ayin addini.

Boma-bomai sun tashi a wasu wurare guda biylu, mutane akallah 15 sun rasa rayukansu, a cewar hukumar bada agajin gaggawa da ake kira NEMA. Duk dai babu kungiyar da ta dauki alhakin kai harin, amma harin yayi shige da na ‘yan Boko Haram, kungiyar dake da tsattsauran ra’ayin addini.

XS
SM
MD
LG