A wani abin tarihi ga arewacin Najeriya da ma kasar baki daya, Shugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da tashar jirgin ruwa ta farko a arewacin Najeriya kan kudi sama da Naira miliyan dubu 6.
Wannan wani cigaba ne musamman ma a bangaren sufuri, cinakayya da kuma tattalin arziki, wadanda ke kara dogara ga amfani da sufurin ruwa.
Wannan tashar jirgin ruwan, wadda aka kaddamar a garin Baro, tun a zamanin marigayi Shugaba Umar Musa 'Yar'aduwa aka kaddamar da aikin fara samar da wannan tashar jirgin ruwan:
Ga dai wakilinmu a Mina Musatapha Batsari da cikakken rahoton:
Za ku iya son wannan ma
-
Janairu 31, 2023
Karin Kwana Goma Na Canza Tsoffin Kudi Ya Rage Zullumin Jama'a
-
Janairu 30, 2023
ZABEN 2023: Matakin Abuja, Babban Birnin Tarayya
-
Janairu 30, 2023
Shugaba Muhammadu Buhari a Jihar Kano