WASHINGTON D.C. —
Shirin Ciki Da Gaskiya na wannan makon ci gaba ne kan batun yadda wani shugaban 'yan dako a jihar Borno da ke Najeriya ya sa aka yi wa wani almajiri bulala 300 da ta yi sanadin mutuwar sa.
Saurari shirin cikin sauti:
Shirin Ciki Da Gaskiya na wannan makon ci gaba ne kan batun yadda wani shugaban 'yan dako a jihar Borno da ke Najeriya ya sa aka yi wa wani almajiri bulala 300 da ta yi sanadin mutuwar sa.
Saurari shirin cikin sauti:
Dandalin Mu Tattauna