Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Abinda Al'ummar Jamhuriyar Nijar Ke Son Gwamnati Ta Sa Gaba Wannan Shekarar-Janairu, 05, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

A yunkurin shirin Domin Iyali na haska fitila da kuma nazarin matsaloli da ke ci wa al’umma tuwa a kwarya, da nufin jawo hankalin masu ruwa da tsaki a su dauki matakan kawo sauyi, yau shirin zai fara tashi a Jamhuriyar Nijar inda muka nemi jin inda jama'a ke bukata hukumomin kasar su sa gaba, da kuma kara maida hankali a kai.

Batutuwan da suka ambata sun hada da matsalolin tsaro, harkokin ilimi, shan miyagun kwayoyi, samar wa matasa aikin yi da dai sauransu.

Saurari cikakken shirin domin jin abinda wadanda wakiliyarmu Tamar Abari ta zanta da su suke cewa:

DOMIN IYALI: Abinda Al'ummar Jamhuriyar Nijar Ke Son Gwamnati Ta Sa Gaba
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:18 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG