Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Abinda Al'ummar Kasar Kamaru Ke Son Gwamnati Ta Sa Gaba Wannan Shekarar-Janairu, 12 , 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Yau shirin Domin Iyali ya isa kasar Kamaru domin jin abinda ya zamewa al’umma rika wuya a shekara da ta gabata, da kuma inda al’umma ke so hukumomin kasar su sa gaba a wannan shekarar domin inganta rayuwar iyali.

Batutuwan da suka ambata sun hada da tsadar rayuwa, rashin aikin yi tsakanin matasa, rashin isassu da kuma ingantattun cibiyoyin jinya, da dai sauransu.

Saurari cikakken shirin:

DOMIN IYALI: Abinda Al'ummar Kasar Kamaru Ke Son Gwamnati Ta Sa Gaba Wannan Shekarar
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:13 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG