Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Matsayin Matasa Kan Matsalar Fyade A Najeriya- Kashi Na Daya, Yuni 25, 2020


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

A yau shirin Domin Iyali ya gayyaci matasa domin tofa albarkacin bakinsu a yunkurin da ake yi na shawo kan matsalar fyade da ta buwayi al’umma a Najeriya, abinda ya sa mata gudanar da zanga zanga a birane da dama na kasar.

Wannan lamarin ya sa aka kakkafa kungiyoyin fafatuka da tada tsimin al’umma a matakai daban daban.

Matasan da wakiliyarmu Baraka Bashir ta tattauna da sun sune Zainab Nasir Ahmed, Salim Wada Usman, Ibrahim Bala, Safiya Daba, Zilahayuwas Danjuma.

Saurari shirin domin jin kungiyoyin da suke wakilta da kuma yadda suke kallon lamarin.

Matasa Sun Yi Tsokaci Kan Fyade A Najeriya: PT1-10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:50 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG