Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI:Tattaunawa Kan Matsalar Tsaro A Makarantun Najeriya-Kashi Na Biyu-Janairu 14, 2021


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Idan kuna biye da mu makon da ya gabata muka fara haska fitila kan tsaka mai wuya da iyaye suka shiga dangane da batun ilimin 'ya'yan su, wadanda ke fuskantar barazanar tsaro musamman a makarantun kwana.

Bakin da muka gayyata a shirin su ne Ibrahim Mohammad Sani, da Bashir Musa Ibrahim mukaddashin shugaban kungiyar kare hakkin bil’adama ta duniya reshen jihar Kano, da Aminu Mohammed mai wakiltar kungiyar dalibai da ke sa ido a ayyukan gwamnati.

Saurari ci gaban hirar da wakiliyarmu Baraka Bashir da ta jagotanta.

Tattaunawa Kan Matsalar Tsaro A Makarantun Najeriya-Kashi Na Biyu-10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:08 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG