Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI:Tattaunawa Kan Matsalar Tsaro A Makarantun Najeriya-Kashi Na Uku-Janairu 28, 2021


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Idan kuna biye da mu makonni biyu da suka gabata muka fara haska fitila kan tsaka mai wuya da iyaye suka shiga dangane da batun ilimin 'ya'yansu, wadanda ke fuskantar barazanar tsaro musamman a makarantun kwana.


Wadanda muka gayyata a zauren su ne Ibrahim Mohammad Sani, da Bashir Musa Ibrahim mukaddashin shugaban kungiyar kare hakkin bil’adama ta duniya reshen jihar Kano, da Aminu Mohammed mai wakiltar kungiyar dalibai da ke sa ido a ayyukan gwamnati.

Saurari tattaunawar da wakiliyar Sashen Hausa Baraka Bashir ta jagoranta da a yau suka maida hankali kan rawar da dalibai zasu iya takawa wajen kare kansu.

DOMIN IYALI:Tattaunawa Kan Matsalar Tsaro A Makarantun Najeriya-Kashi Na Uku_10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:01 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG