Abinda ya dauke hankalin al’umma a duk fadin duniya shine annobar Coronavirus da ta kama miliyoyin mutane, ta kuma tauye rayuwar kowanne bil’adama ta yau da kullum, a duk inda yake a duniya.
Sai dai duk da irin fadakarwa da ake yi kan wannan cuta, har yanzu mutane da dama suna tababa a kan batun, abinda ya zama da hatsarin gaske da kuma barazana ga ci gaban iyali.
Ta haka shirin Domin Iyali ya gayyaci kwararariyar likitar Mata, Dr. Mairo Mandara kwararrar likitan mata, domin yin Karin haske da kuma fadakar da al’umma kan wannan annoba.
Saurari cikakken shirin
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.