Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ebola: Rwanda Ta Rufe Kan Iyakarta Da Congo

Oliver Nduhungirehe, karamin ministan Harkokin Waje na kasar Rwanda, ya fada a yau Alhamis cewa, gwamnatin kasar ta rufe iyakarta da ke wajen garin Gisenyi a arewa maso gabashin kasar.

Photo: Thomson Reuters

Oliver Nduhungirehe, karamin ministan Harkokin Waje na kasar Rwanda, ya fada a yau Alhamis cewa, gwamnatin kasar ta rufe iyakarta da ke wajen garin Gisenyi a arewa maso gabashin kasar.

XS
SM
MD
LG