Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

GRACE ALHERI ABDU: Domin Iyali- Bayani Kan Batun Cin Zarafin Yaro Kurma-Kashi Na Biyu-Agusta,01, 2019


Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu

A kashi na biyu na bayani kan batun cin zarafin wani karamin yaro kurma dan shekara shida a makarantar kurame ta gwamnati dake Kuje, Abuja, mahaifiyar yaron, Dr Hannatu Ayuba Usman ta bayyana irin matakan da suka bi na neman karin haske game da lamarin daga hukumar makarantar, da kuma yadda suka gamu da cikas.

Saurari bayanin nata

Bayani Kan Batun Cin Zarafin Yaro Kurma Pt2-10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:35 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG