Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

GRACE ALHERI ABDU: Domin Iyali, Afrilu 19, 2018: Cika Shekaru Hudu Da Sace 'Yammatan Chibok, Kashi Na Daya


Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu

Yau Alhamis 19 ga watan Afrilu aka cika kwanaki dubu daya, da dari hudu, da arba'in da takwas, da sace yanmatan Chibok 276. Da kawo yanzu, gwamnati ta sami nasarar ceto 107, 57 kuma suka dawo gida da kansu. Yayinda kungiyar Boko Haram ke ci gaba da rike yammata dari da goma sha biyu, da kuma Leah Sharibu daliba daya tilo da kungiyar taki saki, domin taki ta Musulunta, daga cikin dalibai dari da goma da ta sace ranar goma sha tara ga watan Fabrairu a garin Dapchi.

A cikin shekaru hudu nan Kungiyoyi daban daban suyin yi ta yekuwar neman a sako, ko kuma Gwamnati ta kwato sauran ‘yammatan da har yanzu suke hannun wadanda suka sace su.

A cikin shirye shiryen fafatukar da kungiyar BBOG ke yi, Bana an yi jawabai a Babban birnin Tarraiyya Abuja, inda aka sake kira tareda matsa lamba, da kira ga Gwamnati ta sake salon yakin kwato 'yan matan.

Wakiliyarmu Medina Dauda, tayi hira da Hajiya Naja’atu Mohammed daya daga cikin wadanda suka yi jawabai a wurin taron.

Cika Shekaru Hudu Da Sace Yammatan Chibok-10:05"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:05 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG