Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

GRACE ALHERI ABDU, DOMIN IYALI, Nuwamba 23, 2017:Aurar Da 'Yaya Mata Da Wuri A Janhuriyar Nijar, Kashi Na Biyu


Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu

Kafin muyi sallama da bakin namu da muka gayyata domin bada gudummuwa a yunkurin shawo kan matsalar aurar da 'yaya mata da wuri a Jamhuriyar Nijar inda bincike ya nuna, ana aurar da kashi saba'in cikin dari na 'ya'ya mata a kasar kafin su cika shekaru goma sha takwas, Mun nemi shawarinsu kan matakan da suke gani ya kamata a dauka domin shawo kan matsalar. Ga Wakilinmu Yasuf Abdullahi da ya jagoranci wannan tattaunawa.

Aurar da 'yaya mata da wuri a Nijar-Kashi na Uku-10;10"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:20 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG