Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

GRACE ALHERI ABDU: Domin Iyali,Tattaunawar Mata Kan Siyasar Najeriya, Kashi Na Daya, Maris 14, 2019


Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu

Wani batu dake ci gaba da daukar hankalin al’umma a kasashen duniya shine, babban zaben kasa a Najeriya, wanda mata suke bayyanawa a matsayin koma baya, kasancewa da dama sa suka nemi tsayawa takara basu kai labari ba.

Ta haka muka gayyaci mata masu ruwa da tsaki a zauren taron ofishinmu dake birnin tarayya Abuja yayin dauko rahotannin zaben, da nufin nazarin yadda za a iya samu mata su bada gudummuwa a tsare tsaren da zasu shafi rayuwarsu da ci gaban kasa.

Saurari tattaunawar

Tattaunawar Mata kan siyasar Najeriya PT2-10:25"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:25 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG