Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnatin Najeriya Bata Tunanen Kara Farshin Man Fetur


Hedkwatar Kamfanin Man Najeriya, NNPC dake Abuja

Bashin da kungiyar masu dakon man fetur suke bin gwamnatin Najeriya ne damurta

Bayan sun kammala taro da jami'an gwamnatin tarayya, kungiyar masu dakon man fetur ta fitar da wata sanarwa inda tace babu wani tunenen kara farashin mai daga bangaren gwamnati.

An fara ganin layin motoci a gidajen mai
An fara ganin layin motoci a gidajen mai

A cewar sakataren kungiyar Malam Danladi Fasali gwamnatin Najeriya bata tunenen kara farashi kuma dogon layi da aka fara gani a gidajen mai tsoro ne kawai. Mutane su kwantar da hankulasu.

Danladi Fasali yace abun da ya damesu shi ne bashin da suke bin gwamnatin tarayya na kudi biliyan dari da tamanin kuma gwamnati tayi alkawarin biyansu. Suna kyautata zaton mako mai zuwa ne za'a biyasu'

Ga karin bayani

please wait

No media source currently available

0:00 0:00:27 0:00

An Sami Karuwar Farashin Kayayyaki A Jamhuriyar Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:42 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shiye-Shiryen Shiga Watan Azumi A Kasar Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:56 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Ziyarar Sakatare Blinken A Jamhuriyar Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:57 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Al'umomi Sun Koka Game Da Tashin Farashin Kayayyaki
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:57 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG