Pashewar ya faru ne a wata kasuwar masu hannu da shuni a cikin birnin Lahore.
Jami’ai sun ce ba’a gano dalilin pashewar nan da nan ba
Pashewar ya faru ne, wuni guda bayan Pakistan ta kaddamar da ayyukan soji a fadin kasar a karon farko, don kawar da barazanan ayyukan yan ta’adda.
Pakistan ta samu karuwan hare haren kunar bakin wake da na ‘yan bindiga cikin kwana kwanan nan da suka yi sanadiyar kashea kalla mutane 130 .
Facebook Forum