WASHINGTON, DC —
A Cikin shirin mu na wannan makon wanda zai zamana kashi na uku za mu ci gaba da hira da wakilin Muryar Amurka Mahmud Ibrahim Kwari da ke Kano a Najeriya da chairman na NDLEA Muhammad Mustapha Abdullah akan irin fadi-tashin da suke yi na hana shigar miyagun kwayoyi cikin kasar da kuma burin sa.