Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ILIMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Kungiyoyi Masu Inganta Ilimi A Jihar Kebbi, Maris 03, 2025


Babangida Jibrin
Babangida Jibrin

A shirin Ilimi na wannan makon mun duba kokarin da wasu kungigoyi masu zaman kansu ke yi na inganta ilimi a jihar Kebbin Najeriya.

Mun kuma leka Ghana inda sabon shugaban kasar ya kafa wani kwamitin da zai duba matsalolin ilimi a kasar domin magance su.

Saurari cikakken shirin da Babangida Jibrin ya gabatar:

ILIMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Kungiyoyi Masu Ingnata Ilimi A Jihar Kebbi, Maris 03, 2025.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:02 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG