Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa
MPR

Jam'iyar MPR A Nijer Ta Ce Zata Tsaya Takara A Zabukan 2020 Da 2021

Shugaban jam’iyyar Albade Abouba ya ce jam’iyyar MPR a jamhuriyar ta shirya domin shiga zabukan dake tafe a kowanne mataki, wato na kansiloli, da ‘yan majalisar dokoki, da kuma shugaban kasa

MPR Photo: Souley Moumini Barma (VOA)

Shugaban jam’iyyar Albade Abouba ya ce jam’iyyar MPR a jamhuriyar ta shirya domin shiga zabukan dake tafe a kowanne mataki, wato na kansiloli, da ‘yan majalisar dokoki, da kuma shugaban kasa

XS
SM
MD
LG