Jam'iyyar ACN Tana Kira Ga Wakilai A Tarayya Su Tsige Shugaba Jonathan

Sakamakon irin matsaloli da suka kunno kai a wasu sassan Najeriya da kuma sabo yanzu a jihar Rivers, jam'iyyar hamayya ta ACN tana kira da a tsige shugaba Jonatahan sabo da rashin iya mulki.
Jam'iyyar ACN cikin takardar sanarwa d a ta aikewa kafofin yada labarai ciki har da Muriyar Amurka tace shugaban kasan ya maida mulkin Najeriya tamkar wasan yara. Kamara yadda zaku jin karin baya ni cikin wannan rahoto da wakilinmu na Ikko, Ladan Ibrahim Ayawa ya aiko mana.
Za ku iya son wannan ma
-
Fabrairu 03, 2023
'Yan Kasashen Waje Masu Saka Ido A Zabe Sun Fara Isowa Najeriya
-
Fabrairu 03, 2023
Kotu Ta Raba Auren Diyar Ganduje