Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Batun Ko Za A Ci Riba Daga Ayyukan Mata Ministoci Da Aka Nada, Agusta 13, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

WASHINGTON, D.C. - A shirin Kallabi na wanan makon mun duba batun mata ministoci da Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya zaba, ko za a samu cin riba daga ayyukansu; da kuma wata da ta ki karatu da amma a gidan miji ta koma makaranta har ta zama Farfesa.

Saurari cikakken shirin da Grace Alheri Abdu ta gabatar:

KALLABI: Batun Ko Za A Ci Riba Daga Ayyukan Mata Ministoci Da Aka Nada, Agusta 13, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:24:49 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG