Babban Magatakardan hukumar alhazan kasar jamahuriyar Nijer, Nuhu Sallau ya ce alhazan kasar dubu 11 daga cikin dubu 12 su na kasar Saudiyya
Hukumar Alhazan kasar jamahuriyar Nijer ta bayyana cewa ta samu nasarar aikin jigilar alhazan ta na bana zuwa kasar Saudiyya, kamar yadda za ku ji a cikin wannan rahoto da Mustapha Nasiru Batsari ya aiko ma na daga birnin Madina.
Za ku iya son wannan ma
-
Janairu 27, 2023
An Samu Take Hakkin Dan Adam Da Dama a Jamhuriyar Nijar - Rahoto
-
Janairu 25, 2023
Ma’aikatan Kasar Nijar Sun Fara Yajin Aiki Na Wuni Biyu
-
Janairu 25, 2023
Dalilin Da Yasa Amurkawa Bakaken Fata Ke Kaura Zuwa Ghana