Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kawunan Mutanen Misra Sun Rarrabu


Egyptians evacuate a wounded man during clashes between security forces and supporters of Egypt's ousted President Morsi, Aug. 16, 2013.
Egyptians evacuate a wounded man during clashes between security forces and supporters of Egypt's ousted President Morsi, Aug. 16, 2013.

Tarzomar da ta kaure tsakanin magoya bayan hamabararren shugaban kasa Mohammad Morsi da ma’aikatan tsaro ta janyo rabuwar kawunan mutanen Misra.

A hirar da Sashen Hausa na Muryar Amurka (VOA) tayi da shi, wani dalibin Jami’ar Al-Azhar daga Junhuriyar Nijer, Unnaji Shiekh Ousmane Sanam ya bada bayani kan yadda tashin hankalin da ke gudana a Masar ya janyo tabarbarewar abubuwa kuma ya haddasa rabuwar kawunan jinsunan mutanen kasar daban-daban:

please wait

No media source currently available

0:00 0:05:00 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG