Kungiyar Tijjaniya ta gudanar da wani taron gangami na kasa da kasa a Najeriya a Najeriya domin addu’a ta musamman da nufin ganin an sami zaman lafiya a Najeriya.
Kungiyar ta da hada kan membobin daga kasashen Afrika dabam dabam da kuma samun wakilci daga Turai, tayi kira ga shugabannin addinai a ko’ina suyi addu’oi domin neman zaman lafiya mai dorewa a Najeriya.
Wakilai daga kasar Kamaru sun bayyana cewa, ci gaban yankinsu ya dogara ne ga zaman lafiya a Najeriya sabili da haka suka jadada bukatar samun zaman lafiya a kasar.
Wakilinmu Nasiru Adamu el-Hikaya ya ruwaito cewa, kungiyar zata gudanar da taron mauludi a Dutse cikin karshen mako.
Kungiyar ta da hada kan membobin daga kasashen Afrika dabam dabam da kuma samun wakilci daga Turai, tayi kira ga shugabannin addinai a ko’ina suyi addu’oi domin neman zaman lafiya mai dorewa a Najeriya.
Wakilai daga kasar Kamaru sun bayyana cewa, ci gaban yankinsu ya dogara ne ga zaman lafiya a Najeriya sabili da haka suka jadada bukatar samun zaman lafiya a kasar.
Wakilinmu Nasiru Adamu el-Hikaya ya ruwaito cewa, kungiyar zata gudanar da taron mauludi a Dutse cikin karshen mako.
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.