Wasu gungun matasa sun tada hargitsi a unguwar Kurna da ke karamar Hukumar Fagge a Kano da ya haddasa tada zaune tsaye. Lamarin da ya sa wani insifekta da ba a bashi umarni ba ya bude wa taron matasan da suke rikici wuta da yayi sanadin kashe wani matashi ya kuma raunata matasa biyu.