Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

LAFIYARMU: Bayanin Kwararru Kan Kalubalar Ciwon Kwakwalwa Tsakanin Maza A Afrika


LAFIYARMU: Bayanin Kwararru Kan Kalubalar Ciwon Kwakwalwa Tsakanin Maza A Afrika
please wait

No media source currently available

0:00 0:14:59 0:00

Wakiliyar Sashen Hausa Baraka Bashir ta yi hira da Dr Asama’u Abba ta Sashen kula da masu lalurar da ta shafi kwakwalwa a asibitin koyarwa na Aminu Kano. Ta tambayeta ko maza da dama na fuskantar irin wannan matsalar, da kuma kalubale dake tattare da lamarin.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG