Matsalar jabun magunguna, matsala ce da ta zama ruwan dare a sassan nahiyar Afirka, lamarin da ya kan kai ga mutuwar dubban mutane sanadiyyar amfani da magunguna ba bisa ka'ida ba ko kuma magugunan da suka kasance na jabu ne.
LAFIYARMU: Yaki Da Magungunan Jabu A Kasashen Afirka
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Maris 26, 2024
Gadar Baltimore a Jihar Maryland - Key Bridge Baltimore