Matsalar jabun magunguna, matsala ce da ta zama ruwan dare a sassan nahiyar Afirka, lamarin da ya kan kai ga mutuwar dubban mutane sanadiyyar amfani da magunguna ba bisa ka'ida ba ko kuma magugunan da suka kasance na jabu ne.
LAFIYARMU: Yaki Da Magungunan Jabu A Kasashen Afirka
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2023
Yadda Gobara Ta Kone Babbar Kasuwar Maiduguri Kurmus
-
Fabrairu 25, 2023
Shiri Na Musanman Kan Zaben 2023 A Najeriya
-
Fabrairu 13, 2023
Ina Da Yakinin Za A Yi Zabe Cikin Zaman Lafiya – Buratai