Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Majalisar Dinkin Duniya Ta Ceto Wasu 'Yan Gudun Hijira a Libya

Majalisar Dinkin Duniya ta kwashe ‘yan gudun hijirar Libya kusan 325 daga wata cibiyar gwamnati a Tripoli, bayan da aka yi zargin cewa, an musgunawa wasu sabili da nuna rashin gamsuwa da irin yanayin da suke zama ciki.

Photo: Reuters

Majalisar Dinkin Duniya Ta Ceto Wasu 'Yan Gudun Hijira a Libya

Majalisar Dinkin Duniya ta kwashe ‘yan gudun hijirar Libya kusan 325 daga wata cibiyar gwamnati a Tripoli, bayan da aka yi zargin cewa, an musgunawa wasu sabili da nuna rashin gamsuwa da irin yanayin da suke zama ciki.

Majalisar Dinkin Duniya ta kwashe ‘yan gudun hijirar Libya kusan 325 daga wata cibiyar gwamnati a Tripoli, bayan da aka yi zargin cewa, an musgunawa wasu sabili da nuna rashin gamsuwa da irin yanayin da suke zama ciki.

XS
SM
MD
LG