Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Majalisar Dinkin Duniya Ta Ceto Wasu 'Yan Gudun Hijira a Libya

Majalisar Dinkin Duniya ta kwashe ‘yan gudun hijirar Libya kusan 325 daga wata cibiyar gwamnati a Tripoli, bayan da aka yi zargin cewa, an musgunawa wasu sabili da nuna rashin gamsuwa da irin yanayin da suke zama ciki.

Photo: Reuters

Majalisar Dinkin Duniya ta kwashe ‘yan gudun hijirar Libya kusan 325 daga wata cibiyar gwamnati a Tripoli, bayan da aka yi zargin cewa, an musgunawa wasu sabili da nuna rashin gamsuwa da irin yanayin da suke zama ciki.

XS
SM
MD
LG