Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Batun Zaben Gwamnoni Da Zuwa Kotu Bayan Zabe-Maris 24, 2023


Isa Lawal Ikara
Isa Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali ne akan Zaben gwamnoni da aka gama a Najeriya da kuma dalilan zuwa kotu da 'yan-siyasa kan yi idan suna zargin murdiya.

Sai a saurarin shirin Manuniya a cikin sauti kamar yadda Isa Lawal Ikara ya shirya daga birnin Kaduna:

please wait

No media source currently available

0:00 0:10:01 0:00

XS
SM
MD
LG