Nakasassun Jahar Kano Sun Bayyana Fushin Su da Bacin Ran Su

Nakasassun jahar kano sun yi zanga-zanga
WASHINGTON, DC —
Nakasassu a jahar Kano sun yi zanga-zangar lumana domin nuna adawar su da matakin da Majalisar Dokokin jahar ta dauka na amincewa da dokar haramta barace-barace wadda yanzu haka rattabawar hannun gwamna Rabiu Musa Kwankwaso kawai ta ke jira ta fara aiki gadan-gadan. Ga rahoton da wakilin Sashen Hausa Mahmud Ibrahim Kwari ya aiko dga Kano:
Za ku iya son wannan ma
-
Fabrairu 03, 2023
'Yan Kasashen Waje Masu Saka Ido A Zabe Sun Fara Isowa Najeriya
-
Fabrairu 03, 2023
Kotu Ta Raba Auren Diyar Ganduje
-
Fabrairu 03, 2023
Wani Bene Mai Hawa Uku Ya Rushe a Abuja
-
Fabrairu 02, 2023
Al'ummar Najeriya Sun Shigar Da Karar Kamfanin Shell A Kotu A Landan