Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: NIGERIA Wasu Tsagerun Niger Delta Sun Dauki Alhakin Fasa Bututun Man Fetur Mallakar Gwamnati


VOA60 AFIRKA: NIGERIA Wasu Tsagerun Niger Delta Sun Dauki Alhakin Fasa Bututun Man Fetur Mallakar Gwamnati
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Wasu tsagerun Niger Delta sun dauki alhakin fasa bututun man fetur mallakar Gwamnati, amma 'yan sanda sun musunta hakan da cewa tsiyayar mai ne ta sanya bututun yin bindinga.

XS
SM
MD
LG