Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Karin Kudaden Bincike Da Zuba Jari Zai Taimakawa Harkokin Noma a Najeriya - Kashi na Biyu, Nuwamba 30, 2021


Mohammed Baballe
Mohammed Baballe

A cikin shirin noma tushen arziki na wannan makon, Babban Sakataran Hukumar Binciken Harkokin Noma ta Najeriya, Farfesa Garba Hamidu Sharubutu, ya yi karin haske kan zuba jari a harkokin Noma da kuma batun yin ruga.

NOMA TUSHEN ARZIKI: Karin Kudaden Bincike Da Zuba Jari Zai Taimakawa Harkokin Noma a Najeriya - PT2
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:00 0:00


XS
SM
MD
LG