Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Masu Noma Da Hada-Hadar Tattasai A Jihar Diffa Na Neman Dauki Daga Hukumomi, Kashin Na Biyu - Agusta 24, 2021


Mohammed Baballe
Mohammed Baballe

A cikin shirin noma tushen arziki na wannan makon za mu kawo muku karashen rahoton da wakilin mu Souley Moumouni Barma ya hada mana kan kiran da wasu manoma da masu kamun kifi suka yi na hukumomi su kawo musu dauki a jihar Diffa.

NOMA TUSHEN ARZIKI: Masu Noma Da Hada-Hadar Tattasai A Jihar Diffa Na Neman Dauki Daga Hukumomi
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:00 0:00


XS
SM
MD
LG