Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Farashin Wasu Kayayyakin Abinci Suke A Najeriya Da Nijar Bayan Fara Azumin Watan Ramadan, Afrilu 05, 2022


Mohammed Baballe 2
Mohammed Baballe 2

Yayin da al’ummar Musulmi a fadin duniya suka fara azumin watan Ramadan na wannan shekara, shirin noma tushen arziki na wannan makon, zai yi dubi ne a kan farashin wasu kayayyakin abinci, da aka fi yawan amfani da su a irin wannan lokaci na azumi, a kasashen Najeriya da Jamhuriyar Nijar.

NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Farashin Wasu Kayayyakin Abinci Suke A Najeriya Da Nijar Bayan Fara Azumin Watan Ramadan
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:30 0:00

XS
SM
MD
LG