Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rawar ‘Yan Jarida akan tashe-tashen hankula


Wasu da wani rikici a taba ritsawa da su a baya
Wasu da wani rikici a taba ritsawa da su a baya

An yi taron bitar karawa juna sani na ‘yan jarida a Jos da ke jihar Filato game da yadda ya kamata su taka rawa wajen dakile wutar rikici.

Taron da cibiyar koyar da dabarun mulki da bincike a kan zamantakewar al’umma tare da hadin gwiwar hukumar bada tallafi ta kasar Birtaniya suka shiryawa ‘yan jaridar da ke bada rahotanni daga wuraren da suke da tashe-tashen hankula.

Masana harkokin yada labarai sun kalubalanci ‘yan jarida game da rawar da ya kamata su taka a yayin gabatar da aikinsu cikin jin tsoron Allah da kuma yin taka tsan-tsan wajen kawo rahotannin da za su ruguza al’umma ba tare da ruruta wutar rikicin da ya taso ba. Ga rahoton Zainab Babaji daga Jos.

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:20 0:00

XS
SM
MD
LG