Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Najeriya Ta Kaddamar Da Jiragen Yaki Na Ruwa Da Jirage Masu Saukar Ungulu Don Yaki Da Masu Fashi A Teku


Najeriya Ta Kaddamar Da Jiragen Yaki Na Ruwa Da Jirage Masu Saukar Ungulu Don Yaki Da Masu Fashi A Teku
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:39 0:00

Kaddamar da wadannan jirage, “zai taimakawa rundunar sojin ruwan kasar wajen tabbatar da tsaro a ruwayen Najeriya,” shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce.

Kaddamar da wadannan jirage, “zai taimakawa rundunar sojin ruwan kasar wajen tabbatar da tsaro a ruwayen Najeriya,” shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce.

Yankin mashigin tekun Guinea da ke gefen gabar tekun Najeriya, Guinea, Togo, Benin da Kamaru, ya kasance yanki mafi hadari a duniya saboda masu fashin teku, a cewar Hukumar da ke kula da ruwaye a duniya.
XS
SM
MD
LG