Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Shugaban kasar Najeriya ya kaddamar da yakin neman zabe


Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan
Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan

Shugaban Nijeriya Goodluck Jonathan ya kaddamar da yakin neman zabensa a garin Lafiya da ke a wani wuri mai muhimmanci.

Shugaban Nijeriya Goodluck Jonathan ya kaddamar da yakin neman zabensa a garin Lafiya da ke a wani wuri mai muhimmanci. Dubban magoya bayan Mr. Jonathan sun halarci wani gangami a wannan karamin garin. An zabi Jonathan a matsayin dan takarar jam’iyya mai mulki duk ko da tsarin karba-karba tsakanin kudu da arewa. Jam'iyar PDP ke mulkin kasar tunda kasar ta koma mulkin damokaradiya cikin shekara ta dubu da dari tara da casa'in da tara.

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG