WASHINGTON DC —
Wakilan kabilun Nigeria daban-daban suka sami halartar wannan taron da niyyar inganta zaman lafiya.
Wakilin gwamnan jihar Neja a waje taron ya shaidawa mahalarta taron cewa jihar ta kowa da kowa ce, ba wani bare.
Wasu daga cikin wadanda suka yi jawabi a wajen taron sun bayyana muhimmacin zaman tare.
Ga Mustafa Nasir Batsari da karin bayani.
Facebook Forum