Wasu daga cikin shuwagabanin manya manyan jam’iyyun siyasan sun hadu tare da wasu jami’iyyun a babban birnin na Islamabad don nuna rashin amincewarsu da zaben da suka ce an tafka magudi. Duk da haka sun ce zasu yi aiki a majalisar su kuma fiddo nasu dan takarar don yayi takara da Khan a matsayin firam minista.
Ba zamu amince da sakamakon wannan zaben ba da kuma hukumar zaben a cewar Sherry Rehma, wata shugabar jami’iyyar Pakistan people party, jami’iyyar firam ministan da aka kashe Benazir Bhutto. Zamu ci gaba da zanga zanga akan wannan sakamakon zaben a ciki da wajen majalisa.
Ana ci gaba da tantama akan sahihancin zaben kasar Pakistan mako guda bayan zaben da aka gudanar a kasar, inda fitaccen dan wasan cricket da ya shiga siyasa Imran Khan ya yi ikirarin nasara.
WASHINGTON D.C —
Maris 25, 2023
An Sami Karuwar Farashin Kayayyaki A Jamhuriyar Nijar
Maris 25, 2023
Shiye-Shiryen Shiga Watan Azumi A Kasar Ghana
Maris 25, 2023
Al'umomi Sun Koka Game Da Tashin Farashin Kayayyaki
Za ku iya son wannan ma
-
Maris 26, 2023
Mataimakiyar Shugaban Amurka Kamala Harris Ta Isa Ghana
-
Maris 21, 2023
Saudiyya Ta Ce Ranar Alhamis Watan Azumi Zai Kama
-
Maris 17, 2023
Kotun ICC Ta Ba Da Izinin Kama Putin
-
Maris 13, 2023
Shugaba Buhari Ya Taya Xi Jinping Murnar Sake Lashe Zabe
Facebook Forum