Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Al'ummomin Kudancin Kaduna Sun Bukaci Hukumomi Da Su Kawo Masu Karshen Hare-Haren 'Yan Bindiga


TASKAR VOA: Al'ummomin Kudancin Kaduna Sun Bukaci Hukumomi Da Su Kawo Masu Karshen Hare-Haren 'Yan Bindiga
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:22 0:00

A cikin shirin Taskar VOA na wannan makon, al’ummomin Kudancin Kaduna a Najeriya sun bukaci hukumomi da su tashi tsaye don kawo karshen hare-haren da ‘yan bindiga ke kai musu da kuma wasu sauran rahotanni.

XS
SM
MD
LG