Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: An Gudanar Da Hawan Nasarawa Wannan Shekarar A Jihar Kanon Najeriya


TASKAR VOA: An Gudanar Da Hawan Nasarawa Wannan Shekarar A Jihar Kanon Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:26 0:00

A cikin shirin wannan mako Amurka ta fitar da rahoton shekara-shekara akan ‘yancin yin addini – kuma Nijeriya da Iran da Saudiyya da China su na daga cikin kasashen da rahoton ya ce suka fi takurawa jama’a, da wasu rahotanni.

XS
SM
MD
LG